1Gara ka ci busasshen burodi da kwanciyar rai kuma shiru
2Bawa mai hikima zai yi mulki a kan da mai rashin kunya,
3Ana gwajin azurfa da kuma zinariya da wuta,
4Mugun mutum kan mai da hankali ga mugayen leɓuna;
5Duk wanda yake wa matalauta ba’a yana zagin Mahaliccinsu ne;
6Jikoki rawanin tsofaffi ne,
7Leɓunan basira ba su dace da wawa ba,
8Cin hanci kamar sihiri yake ga wanda yake ba da shi;
9Duk wanda ya rufe laifi yana inganta ƙauna ne,
10Tsawata kan sa mutum ya koyi basira
11Mugayen mutane sukan kuta tawaye da Allah;
12Gara a haɗu da beyar da aka ƙwace wa ’ya’ya
13In mutum ya sāka alheri da mugunta,
14Farawar faɗa tana kamar ɓarkewa madatsar ruwa ne,
15Baratar da mai laifi a kuma hukunta mai adalci,
16Mene ne amfanin kuɗi a hannun wawa,
17Aboki yakan yi ƙauna a koyaushe,
18Mutumin da ba shi da azanci yakan ɗauki lamunin wani
19Duk mai son faɗa yana son zunubi,
20Mutum mai muguwar zuciya ba ya cin gaba;
21Kasance da wawa kamar ɗa yakan kawo baƙin ciki
22Zuciya mai farin ciki magani ne mai kyau,
23Mugun mutum yakan karɓa cin hanci a asirce
24Mutum mai basira kan kafa idonsa a kan hikima,
25Da yake wawa yakan kawo baƙin ciki ga mahaifinsa
26Ba shi da kyau a hukunta marar laifi,
27Mutum mai sani yakan yi la’akari da amfani da kalmomi,
28Ko wawa in bai buɗe bakinsa ba, za a zaci shi mai hikima ne,