1a duka sa’ad da zan warkar da Isra’ila,
2amma ba su gane
3“Suna faranta wa sarki zuciya da muguntarsu,
4Dukansu mazinata ne
5A ranar bikin sarkinmu
6Zukatansu suna kamar matoya;
7Dukansu suna da zafi kamar matoya;
8“Efraim yana cuɗanya da al’ummai;
9Baƙi sun tsotse ƙarfinsa,
10Girmankan Isra’ila ya ba da shaida a kansa,
11“Efraim yana kama da kurciya,
12Sa’ad da suka tafi, zan jefa ragata a kansu;
13Kaitonsu,
14Ba sa yin mini kuka da zuciyarsu
15Na horar da su na kuma ƙarfafa su,
16Ba sa juya ga Mafi Ɗaukaka;