1Ki tattara sojojinki, ya ke birnin mayaƙa,5.1 Ko kuwa Ƙara ƙarfin katangarki, ya katangan birni
2“Amma ke, Betlehem ta Efrata,
3Saboda haka za a yashe Isra’ila
4Zai tsaya yă yi kiwon garkensa
5Zai kuma zama salamarsu.
6Za su yi mulkin5.6 Ko kuwa ragargaza ƙasar Assuriya da takobi,
7Raguwar Yaƙub za tă kasance
8Raguwar Yaƙub za tă kasance tare da al’ummai,
9Za a ɗaga hannunka cikin nasara a kan abokan gābanka,
10“A wannan rana,” in ji Ubangiji
11Zan hallaka biranen ƙasarku
12Zan kawar da maitarku,
13Zan sassare dukan gumakan da kuka sassaƙa
14Zan tumɓuke daga gare ku ginshiƙan Asheranku5.14 Wato, alamar alliyar Ashera
15Zan yi ramuwa cikin fushi da hasala