1Zinariya ta rasa kyanta,
2Dubi samarin Sihiyona masu daraja,
3Ko diloli suna ba ’ya’yansu nono su sha,
4Domin ƙishirwa
5Waɗanda a dā sukan ci abinci mai daɗi
6Horon mutanena
7’Ya’yan sarakunansu sun fi ƙanƙara haske
8Amma yanzu sun fi dare duhu;
9Gara waɗanda aka kashe su da takobi
10Da hannuwansu mata masu tausayi
11Ubangiji ya saki fushinsa;
12Sarakunan duniya ba su gaskata ba,
13Amma ya faru domin zunuban annabawanta
14Yanzu suna yawo barkatai a tituna
15“Ku tafi! Ba ku da tsabta!” Haka mutane suke ihu suke ce musu.
16Ubangiji kansa ya warwatsa su;
17Idanunmu sun gaji,
18Ana bin sawunmu,
19Masu fafarar mu sun fi gaggafa
20Shafaffe na Ubangiji, numfashin ranmu,
21Ku yi murna da farin ciki, ya Diyar Edom,
22Ya Diyar Sihiyona, hukuncinki zai ƙare;