1Ni ne mutumin da ya ga azaba
2Ya kore ni, ya sa na yi tafiya
3ba shakka, ya juya mini baya, yana gāba da ni
4Ya sa fatar jikina da naman jikina sun tsufa
5Ya yi mini kwanton ɓauna ya kuma kewaye ni
6Ya sa na zauna a cikin duhu
7Ya kewaye ni yadda ba zan iya gudu ba;
8Ko lokacin da nake kira don neman taimako,
9Ya tare hanyata da tubula na duwatsu;
10Kamar beyar da take a laɓe tana jira,
11ya janye ni daga kan hanya ya ɓatar da ni
12Ya ja kwarinsa
13Ya harbi zuciyata
14Na zama abin dariya ga mutanena duka;
15Ya cika ni da kayan ɗaci
16Ya kakkarya haƙorana da tsakuwa;
17An hana ni salama;
18Saboda haka na ce, “Darajata ta ƙare
19Na tuna da azabata da kuma sintiri,
20Na tuna su sosai,
21Duk da haka na tuna da wannan
22Domin ƙaunar Ubangiji ba mu hallaka ba;
23Sababbi ne kowace safiya;
24Na ce wa kaina, “Ubangiji shi ne nawa;
25Ubangiji mai alheri ne ga waɗanda suke da bege a cikinsa,
26yana da kyau ka jira shiru
27Yana da kyau mutum yă sha wuya
28Bari yă zauna shiru shi kaɗai,
29Bari yă ɓoye fuskarsa cikin ƙura
30Bari yă ba da kumatunsa a mare shi,
31Gama Ubangiji ba ya
32Ko da ya kawo ɓacin rai, zai nuna tausayi sosai,
33Gama ba haka kawai yake kawo wahala
34Bai yarda a tattake
35ko kuma a danne wa mutum hakkinsa
36ko kuma a danne wa mutum shari’ar gaskiya
37Wane ne ya isa yă yi magana kuma ta cika
38Ba daga bakin Maɗaukaki ne
39Don mene ne wani mai rai zai yi gunaguni
40Bari mu auna tafiyarmu mu gwada ta,
41Bari mu ɗaga zuciyarmu da hannuwanmu
42“Mun yi zunubi mun yi tawaye
43“Ka rufe kanka da fushi, ka fafare mu;
44Ka rufe kanka da gajimare
45Ka mai da mu tarkace da juji
46“Dukan maƙiyanmu suna ta yin mana magana
47Muna cika da tsoro,
48Hawaye na kwararowa daga idanuna
49Idanuna za su ci gaba da kwararowa da hawaye,
50Har sai in Ubangiji ya duba
51Abin da nake gani yana kawo mini baƙin ciki
52Maƙiyana suna farauta ta
53Sun yi ƙoƙari su kashe ni a cikin rami
54ruwaye suka rufe kaina,
55Na yi kira ga sunanka, ya Ubangiji,
56Ka ji roƙona, “Kada ka toshe kunnuwanka
57Ka zo kusa lokacin da na kira ka,
58Ya Ubangiji, ka goyi bayana;
59Ya Ubangiji, ka ga inda aka yi mini ba daidai ba.
60Ka ga zurfin ramakonsu,
61Ya Ubangiji, ka ji zaginsu,
62Abin da maƙiyana suke yin raɗa a kai
63Dube su! A zaune ko a tsaye,
64Ka ba su abin da ya dace su samu, ya Ubangiji,
65Ka sa yana ta rufe zuciyarsu,
66Ka fafare su cikin fushi