1Yadda Ubangiji ya rufe Diyar Sihiyona
2Ubangiji ya hallakar
3A cikin zafin fushi ya fasa
4Kamar abokin gāba, ya ɗana bakansa;
5Ubangiji kamar maƙiyi ne;
6Ya rushe haikalinsa kamar lambu;
7Ubangiji ya ƙi bagadensa
8Ubangiji ya ƙuduri niyya yă rushe bangon
9Ƙofofinta sun nutse a cikin ƙasa;
10Dattawan Diyar Sihiyona
11Idanuna sun dushe don yawan kuka,
12Suna ce wa uwayensu,
13Me zan ce miki?
14Wahayin annabawanki
15Duk masu wucewa
16Maƙiyanki duka suna ta surutu
17Ubangiji ya yi abin da ya shirya;
18Zuciyar mutane
19Ki tashi, ki yi kuka cikin dare,
20“Ka duba, ka gani ya Ubangiji.
21“Matasa da tsofaffi duk
22“Kamar yadda kake yin gayyata a ranar biki,