1Yanzu birnin ya zama babu kowa a ciki,
2Tana yin kuka mai zafi da dare,
3Bayan wahala da baƙin ciki,
4Hanyoyin zuwa Sihiyona suna makoki,
5Maƙiyanta sun zama shugabanninta;
6Diyar Sihiyona ba ta
7A cikin kwanakin da take shan wahala take kuma yawo
8Urushalima ta yi zunubi ƙwarai
9Ƙazantarta ta manne wa rigunanta;
10Maƙiya ya kwashe
11Dukan mutanenta suna nishi
12“Ko wannan ba wani abu ba ne a wurinku, dukanku masu wucewa?
13“Daga sama ya aiko da wuta,
14“Ya ɗaura zunubaina a wuyana;
15“Ubangiji ya ƙi
16“Dalilin da ya sa nake kuka ke nan
17Sihiyona ta miƙa hannunta,
18“Ubangiji mai adalci ne,
19“Na kira abokaina
20“Duba, Ubangiji, ka ga ƙuncin da nake ciki!
21“Mutane suna ji ina nishi da ƙyar,
22“Bari ka ga muguntarsu duka;