1Ka tuna, ya Ubangiji, abin da ya faru da mu;
2An ba wa baƙi gādonmu,
3Mun zama marayu marasa ubanni,
4Dole mu sayi ruwan da muke sha;
5Masu fafararmu sun kusa kama mu;
6Mun miƙa kanmu ga Masar da Assuriya
7Kakanninmu sun yi zunubi
8Bayi suna mulki a kanmu,
9Muna samun burodi a bakin rayukanmu
10Fatar jikinmu ta yi zafi kamar murhu,
11An yi wa mata fyaɗe a cikin Sihiyona,
12An rataye ’ya’yan sarakuna da hannuwansu;
13Samari suna faman yin niƙa;
14Dattawan sun bar ƙofar birnin,
15Farin ciki ya rabu da zuciyarmu;
16Rawani ya fāɗi daga kanmu.
17Domin wannan zuciyarmu ta yi sanyi;
18gama Tudun Sihiyona ya zama kufai,
19Ya Ubangiji, kai ne mai iko har abada;
20Don mene ne kake mantawa da mu koyaushe?
21Ka sāke jawo mu gare ka, ya Ubangiji, don mu komo;
22sai dai in ka ƙi mu gaba ɗaya