We Believe JesusFé, Esperança e Nova Vida

Makoki 5

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ · hauçá

← Makoki 4 Makoki

1Ka tuna, ya Ubangiji, abin da ya faru da mu;

2An ba wa baƙi gādonmu,

3Mun zama marayu marasa ubanni,

4Dole mu sayi ruwan da muke sha;

5Masu fafararmu sun kusa kama mu;

6Mun miƙa kanmu ga Masar da Assuriya

7Kakanninmu sun yi zunubi

8Bayi suna mulki a kanmu,

9Muna samun burodi a bakin rayukanmu

10Fatar jikinmu ta yi zafi kamar murhu,

11An yi wa mata fyaɗe a cikin Sihiyona,

12An rataye ’ya’yan sarakuna da hannuwansu;

13Samari suna faman yin niƙa;

14Dattawan sun bar ƙofar birnin,

15Farin ciki ya rabu da zuciyarmu;

16Rawani ya fāɗi daga kanmu.

17Domin wannan zuciyarmu ta yi sanyi;

18gama Tudun Sihiyona ya zama kufai,

19Ya Ubangiji, kai ne mai iko har abada;

20Don mene ne kake mantawa da mu koyaushe?

21Ka sāke jawo mu gare ka, ya Ubangiji, don mu komo;

22sai dai in ka ƙi mu gaba ɗaya

← Makoki 4 Makoki