1Akwai ramin azurfa
2Daga cikin ƙasa ake ciro ƙarfe,
3Mutum ya kawo ƙarshen duhu;
4Nesa da inda mutane suke zama,
5Cikin ƙasa inda ake samun abinci,
6akwai duwatsu masu daraja a cikin duwatsunta,
7Tsuntsu mai farauta bai san hanyarta ba,
8Manyan namun jeji ba su taɓa binta ba,
9Hannun mutum ya iya sarrafa ƙanƙarar duwatsu,
10Yana tona rami a cikin duwatsu
11Yana nema daga ina ruwan rafi yake ɓulɓulowa
12Amma a ina ne za a iya samun hikima?
13Mutum bai gane muhimmancinta ba,
14Zurfi ya ce, “Ba ta wurina”;
15Ba irin zinariyar da za tă iya sayenta,
16Ba za a iya sayenta da zinariyar Ofir,
17Zinariya da madubi ba za su iya gwada kansu da ita ba,
18Kada ma a ce murjani da duwatsu masu walƙiya;
19Ba za a iya daidaita darajarta da duwatsun Tofaz na Kush ba,
20“To, daga ina ke nan hikima ta fito?
21An ɓoye ta daga idanun kowane abu mai rai,
22Hallaka da mutuwa suna cewa,
23Allah ya gane hanyar zuwa wurinta.
24Gama yana ganin iyakar duniya
25Lokacin da ya yi iska ya sa ta hura,
26Lokacin da ya yi wa ruwan sama doka
27sai ya dubi hikima ya auna ta;
28Ya kuma ce wa mutum,