1Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
2“Yaushe za ka gama maganganun nan?
3Don me muke kamar shanu a wurinka,
4Kai da ka yayyage kanka don haushi,
5“An kashe fitilar mugu;
6Wutar cikin tentinsa ta zama duhu;
7Ƙarfin takawarsa ya ragu;
8Ƙafafunsa sun kai shi cikin raga,
9Tarko ya kama ɗiɗɗigensa;
10An ɓoye masa igiya da za tă zarge shi a ƙasa;
11Tsoro duk ya kewaye shi ta kowane gefe
12Masifa tana jiransa;
13Ya cinye wani sashe na gaɓar jikinsa;
14An yage shi daga zaman lafiyar da yake yi a cikin tentinsa
15Wuta ta cinye tentinsa;
16Jijiyoyinsa sun bushe a ƙasa
17An manta da shi a duniya;
18An tura shi daga cikin haske zuwa cikin duhu,
19Ba shi da ’ya’ya ko zuriya cikin mutanensa,
20Mutanen Yamma suna mamakin abin da ya faru da shi;
21Ba shakka haka wurin zaman mugun mutum yake,