We Believe JesusFé, Esperança e Nova Vida

Ayuba 16

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ · hauçá

← Ayuba 15 Ayuba Ayuba 17 →

1Sai Ayuba ya amsa,

2“Na ji abubuwa da yawa kamar waɗannan;

3Dogayen surutanku ba sa ƙare ne?

4Ni ma zan iya yin maganganu kamar yadda kuke yi

5Amma bakina zai ƙarfafa ku;

6“Duk da haka in na yi magana, ba na samun sauƙi;

7Ba shakka ya Allah ka gajiyar da ni;

8Ka daure ni, ya kuma zama shaida;

9Allah ya kai mini hari ya yi kaca-kaca da ni cikin fushinsa

10Mutane suka buɗe baki suka yi mini riyar reni;

11Allah ya bashe ni ga mugayen mutane,

12Dā ina zamana lafiya kome yana tafiya daidai;

13maharbansa sun kewaye ni.

14Ya ji mini rauni a kai a kai

15“Ina makoki saye da tsummoki

16Fuskata ta yi ja don kuka

17duk da haka hannuwana ba su aikata ɓarna ba

18“Ya duniya, kada ki ɓoye jinina;

19Ko yanzu haka shaidata tana sama;

20Shi mai yin roƙo a madadina abokina ne

21a madadin mutum ya yi roƙo ga Allah

22“Shekaru kaɗan suka rage

← Ayuba 15 Ayuba Ayuba 17 →