We Believe JesusFé, Esperança e Nova Vida

Ayuba 15

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ · hauçá

← Ayuba 14 Ayuba Ayuba 16 →

1Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,

2“Mutum mai hikima zai amsa da surutai marasa kan gado

3Ko zai yi gardama da maganganun wofi

4Amma ka ma rena Allah

5Zunubanka ne suke gaya maka abin da za ka ce;

6Bakinka zai kai ka yă baro, ba nawa ba;

7“Kai ne mutum na farko da aka fara haihuwa?

8Kana sauraron shawarar Allah?

9Me ka sani da ba mu sani ba?

10Masu furfura da tsofaffi suna gefenmu

11Ta’aziyyar Allah ba tă ishe ka ba.

12Don me ka bar zuciyarka ta kwashe ka,

13har kake fushi da Allah

14“Mene ne mutum, har da zai zama da tsarki,

15In Allah bai nuna amincewa ga tsarkakansa ba,

16mutum fa, wanda yake da mugunta da lalacewa,

17“Ka saurare ni, zan kuma yi maka bayani;

18abin da masu hikima suka ce,

19(waɗanda su ne masu ƙasar

20Dukan kwanakin ransa mugu yana shan wahala,

21Ƙara mai bantsoro za tă cika kunnuwansa

22Yana jin tsoron duhu

23Yana ta yawo, abinci don ungulaye;15.23 Ko kuwa yawo, neman abinci

24Ɓacin rai da baƙin ciki sun cika shi,

25domin ya nuna wa Allah yatsa

26ya tasar masa da faɗa

27“Ko da yake fuskarsa ta cika da kumatu

28zai yi gādon garuruwan da suka lalace,

29Ba zai sāke zama mai arziki ba, dukiyarsa ba za tă dawwama ba,

30Ba zai tsere wa duhu ba;

31Kada yă ruɗi kansa ta wurin dogara ga abin da ba shi da amfani

32Kafin lokacinsa yă cika, za a gama biyansa duka,

33Zai zama kamar itacen inabi wanda ’ya’yansa suka kakkaɓe kafin su nuna,

34Gama marasa tsoron Allah za su zama marasa ba da ’ya’ya,

35Suna yin cikin rikici su kuma haifi mugunta;

← Ayuba 14 Ayuba Ayuba 16 →