1Game da Mowab.
2Ba za a ƙara yabi Mowab ba;
3Saurari kuka daga Horonayim,
4Za a karye Mowab;
5Sun haura hanyar zuwa Luhit,
6Ku gudu! Ku gudu don tserar da ranku;
7Da yake kun dogara ga ayyukanku da arzikinku,
8Mai hallakarwa zai aukar wa kowane gari,
9Ku sa gishiri a kan Mowab,
10“La’ananne ne shi wanda yake sake a yin aikin Ubangiji!
11“Mowab ta kasance cikin kwanciyar rai tun ƙuruciyarta,
12Kwanaki suna zuwa,” in ji Ubangiji,
13Sa’an nan Mowab za tă ji kunyar Kemosh,
14“Yaya za ku ce, ‘Mu jarumawa ne,
15Mowab za tă hallaka a kuma kai wa garuruwanta hari;
16“Fāɗuwar Mowab ta yi kusa;
17Yi kuka saboda ita, dukanku mazaunan kewayenta,
18“Sauko daga darajarku
19Ku tsaya a bakin hanya ku duba,
20An kunyata Mowab, gama ta wargaje.
21Hukunci ya zo wa tudu,
22zuwa Dibon, Nebo da Bet-Dibilatayim,
23zuwa Kiriyatayim, Bet-Gamul da Bet-Meyon,
24zuwa Keriyot da Bozra
25An karye ƙahon Mowab;
26“Ku bugar da ita
27Isra’ila ma bai zama abin dariya a gare ki ba?
28Ku bar garuruwanku ku zauna a cikin duwatsu,
29“Mun ji labarin girman kan Mowab
30Na san alfarmanta amma a banza ne,” in ji Ubangiji,
31Saboda haka zan yi kuka a kan Mowab
32Zan yi kuka saboda kai, yadda Yazer ya yi kuka
33Farin ciki da murna su ɓace
34“Muryar kukansu na tashi
35A Mowab zan kawo ƙarshen
36“Saboda haka zuciyata na makoki don Mowab kamar busa;
37An aske kowane kai
38A kan dukan rufi a Mowab
39“Duba yadda aka ragargazar ta ita! Duba yadda suke kuka!
40Ga abin da Ubangiji yana cewa,
41Za a ci Keriyot48.41 Ko kuwa Birane
42Za a hallakar da Mowab a matsayin al’umma
43Razana da rami da tarko suna jiranku,
44“Duk wanda ya gudu daga razana
45“A ƙarƙashin Heshbon
46Kaitonki, ya Mowab!
47“Duk da haka zan maido da wadatar Mowab