1Ga maganar Ubangiji da ta zo wa Irmiya annabi game da Filistiyawa kafin Fir’auna ya yaƙi Gaza.
2Ga abin da Ubangiji yana cewa,
3da jin motsin takawar kofatan dawakai,
4Gama rana ta zo
5Gaza za tă aske kanta cikin baƙin ciki;
6“Za ku yi kuka kuna cewa, ‘Wayyo, takobin Ubangiji
7Amma ta yaya zai huta