We Believe JesusFé, Esperança e Nova Vida

Ayuba 6

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ · hauçá

← Ayuba 5 Ayuba Ayuba 7 →

1Sa’an nan Ayuba ya amsa,

2“Da kawai za a iya auna wahalata

3Ba shakka da sun fi yashin teku nauyi,

4Kibiyoyin Maɗaukaki suna a kaina,

5Jaki yakan yi kuka sa’ad da ya sami ciyawar ci,

6Akan cin abinci marar ɗanɗano ba tare da an sa gishiri ba,

7Na ƙi in taɓa shi;

8“Kash, da ma Allah zai ba ni abin da nake fatar samu,

9wato, Allah yă kashe ni,

10Da sai in ji daɗi

11“Wane ƙarfi nake da shi, har da zan ci gaba da sa zuciya?

12Da ƙarfin dutse aka yi ni ne?

13Ina da wani ikon da zan iya taimakon kai na ne,

14“Duk wanda ya ƙi yă yi alheri ga aboki

15Amma ’yan’uwana sun nuna ba zan iya dogara gare su ba,

16kamar rafin da yakan cika a lokacin ƙanƙara,

17amma da rani sai yă bushe,

18Ayari sukan bar hanyarsu;

19Ayarin Tema sun nemi ruwa,

20Ransu ya ɓace, domin sun sa zuciya sosai;

21Yanzu kuma kun nuna mini ba ku iya taimako;

22Ko na taɓa cewa, ‘Ku ba da wani abu a madadina,

23ko kuma kun taɓa kuɓutar da ni daga hannun maƙiyina,

24“Ku koya mini, zan yi shiru;

25Faɗar gaskiya tana da zafi!

26Ko kuna so ku gyara abin da na faɗi ne,

27Kukan yi ƙuri’a a kan marayu

28“Amma yanzu ku dube ni da kyau,

29Ku bi a hankali, kada ku ɗora mini laifi;

30Ko akwai wata mugunta a bakina?

← Ayuba 5 Ayuba Ayuba 7 →