We Believe JesusFé, Esperança e Nova Vida

Ayuba 28

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ · hauçá

← Ayuba 27 Ayuba Ayuba 29 →

1Akwai ramin azurfa

2Daga cikin ƙasa ake ciro ƙarfe,

3Mutum ya kawo ƙarshen duhu;

4Nesa da inda mutane suke zama,

5Cikin ƙasa inda ake samun abinci,

6akwai duwatsu masu daraja a cikin duwatsunta,

7Tsuntsu mai farauta bai san hanyarta ba,

8Manyan namun jeji ba su taɓa binta ba,

9Hannun mutum ya iya sarrafa ƙanƙarar duwatsu,

10Yana tona rami a cikin duwatsu

11Yana nema daga ina ruwan rafi yake ɓulɓulowa

12Amma a ina ne za a iya samun hikima?

13Mutum bai gane muhimmancinta ba,

14Zurfi ya ce, “Ba ta wurina”;

15Ba irin zinariyar da za tă iya sayenta,

16Ba za a iya sayenta da zinariyar Ofir,

17Zinariya da madubi ba za su iya gwada kansu da ita ba,

18Kada ma a ce murjani da duwatsu masu walƙiya;

19Ba za a iya daidaita darajarta da duwatsun Tofaz na Kush ba,

20“To, daga ina ke nan hikima ta fito?

21An ɓoye ta daga idanun kowane abu mai rai,

22Hallaka da mutuwa suna cewa,

23Allah ya gane hanyar zuwa wurinta.

24Gama yana ganin iyakar duniya

25Lokacin da ya yi iska ya sa ta hura,

26Lokacin da ya yi wa ruwan sama doka

27sai ya dubi hikima ya auna ta;

28Ya kuma ce wa mutum,

← Ayuba 27 Ayuba Ayuba 29 →