1“Na bayyana kaina ga waɗanda ba su tambaye ni ba;
2Dukan yini ina miƙa hannuwana
3mutanen da suna cin gaba da tsokanata
4suna zama a kaburbura
5suna cewa, ‘Ku tsaya a can; kada ku yi kusa da ni,
6“Ga shi, yana nan a rubuce a gabana cewa
7saboda zunubanku da kuma zunuban kakanninku,”
8Ga abin da Ubangiji yana cewa,
9Zan fitar da zuriyar Yaƙub,
10Sharon zai zama wurin kiwo don shanu,
11“Amma game da ku waɗanda kuka yashe Ubangiji
12zan ƙaddara ku ga kaifin takobi,
13Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa,
14Bayina za su rera
15Za ku bar sunanku
16Duk wanda zai roƙi albarka a cikin ƙasar
17“Ga shi, na halicci
18Amma ku yi murna ku kuma yi farin ciki har abada
19Zan yi farin ciki a kan Urushalima
20“A cikinta ba za a ƙara jin
21Za su gina gidaje su kuma zauna a cikinsu;
22Ba za su ƙara gina gidaje waɗansu kuma su zauna a cikinsu ba,
23Ba za su yi wahala a banza ba
24Kafin su yi kira zan amsa;
25Kyarketai da ’yan raguna za su ci abinci tare,