1Ga abin da Ubangiji yana cewa,
2Mai albarka ne mutumin da ya aikata wannan,
3Kada baƙon da ya miƙa kansa ga Ubangiji ya ce,
4Gama ga abin da Ubangiji ya faɗa,
5a gare su cikin haikalina da kuma bangayensa
6Baƙin da suka miƙa kansu ga Ubangiji
7waɗannan ne zan kai tsattsarkan dutsena
8Ubangiji Mai Iko Duka ya furta cewa,
9Ku zo, dukanku namun jeji,
10Matsaran Isra’ila makafi ne,
11Su karnuka ne masu kwaɗayi;
12Kowanne yakan ce, “Zo, bari in samo ruwan inabi!