1Wa ya gaskata saƙonmu
2Ya yi girma kamar dashe marar ƙarfi,
3Mutane suka rena shi suka ƙi shi,
4Tabbatacce ya ɗauki cututtukanmu
5Amma aka yi masa rauni saboda laifofinmu,
6Dukanmu, muna kama da tumakin da suka ɓata,
7Aka wulaƙanta shi aka kuma yi masa azaba,
8Da wulaƙanci53.8 Ko kuma Daga kamawa da kuma hukunci aka ɗauke shi aka tafi.
9Aka yi jana’izarsa tare da mugaye,
10Duk da haka nufin Ubangiji ne a ƙuje shi yă kuma sa yă sha wahala,
11Bayan wahalar ransa,
12Saboda haka zan ba shi rabo tare da manya,