We Believe JesusFé, Esperança e Nova Vida

Ishaya 47

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ · hauçá

← Ishaya 46 Ishaya Ishaya 48 →

1“Ki gangara, ki zauna a ƙura,

2Ɗauki dutsen niƙa ki niƙa gari;

3Tsirararki zai bayyana

4Mai Fansarmu, Ubangiji Maɗaukaki shi ne sunansa,

5“Zauna shiru, tafi cikin duhu,

6Na yi fushi da mutanena

7Kika ce, ‘Zan ci gaba har abada,

8“To, yanzu fa, ki kasa kunne, ke mai ƙaunar nishaɗi,

9Duk waɗannan za su sha kanki

10Kin dogara a muguntarki

11Bala’i zai fāɗo a kanki,

12“Ki dai ci gaba, da sihirinki

13Dukan shawarwarin da kika samu sun dai gajiyar da ke ne kawai!

14Tabbas suna kama da bunnu;

15Abin da za su iya yi miki ke nan kawai,

← Ishaya 46 Ishaya Ishaya 48 →