1“Ga abin da Ubangiji ya faɗa wa shafaffensa,
2Zan sha gabanka
3Zan ba ka dukiyar duhu,
4Saboda sunan Yaƙub bawana,
5Ni ne Ubangiji, kuma babu wani;
6saboda daga fitowar rana
7Ni ne na siffanta haske na kuma halicci duhu,
8“Ku sammai, ku sauko da adalci kamar ruwan sama;
9“Kaitonka mai gardama da Wanda ya yi ka,
10Kaiton wanda yake cewa mahaifinsa,
11“Ga abin da Ubangiji yana cewa,
12Ai, ni ne wanda ya yi duniya
13Zan tā da Sairus45.13 Da Ibraniyanci shi cikin adalcina.
14Ga abin da Ubangiji yana cewa,
15Tabbatacce kai ne Allah wanda ya ɓoye kanka,
16Dukan masu yin gumaka za su sha kunya;
17Amma Ubangiji zai ceci Isra’ila
18Gama ga abin da Ubangiji yana cewa,
19Ban yi magana asirce ba,
20“Ku tattaru ku zo;
21Furta abin da zai kasance, ku gabatar da shi,
22“Ku juyo gare ni ku sami ceto,
23Da kaina na rantse,
24Za su yi zance game da ni su ce, ‘A cikin Ubangiji kaɗai
25Amma a cikin Ubangiji dukan zuriyar Isra’ila