1Duba, sarki zai yi mulki cikin adalci
2Kowane mutum zai zama kamar wurin fakewa daga iska
3Sa’an nan idanun waɗanda suka gani ba za su ƙara rufewa ba,
4Zuciya marasa haƙuri za su sani su kuma fahimta,
5Ba za a ƙara ce da wawa mai girma ba
6Gama wawa maganar wauta yakan yi,
7Matakan mazambaci mugaye ne,
8Amma mutumin kirki kan yi shirye-shirye masu kirki,
9Ku matan da kuke zaman jin daɗi,
10Cikin ɗan lokaci ƙasa da shekara guda
11Ku yi rawar jiki, ku mata masu jin daɗi,
12Ku bugi ƙirjinku don gonaki masu kyau
13da kuma don ƙasar mutanena,
14Za a ƙyale kagarar,
15sai an zubo Ruhu a kanmu daga sama,
16Aikin gaskiya zai zauna a hamada
17Aikin adalci zai zama salama;
18Mutanena za su zauna lafiya a wuraren salama,
19Ko da yake ƙanƙara za tă fāɗo a jeji,
20zai zama muku da albarka,