1Kaiton waɗanda suka gangara zuwa Masar don neman taimako,
2Shi ma yana da hikima kuma zai iya kawo masifa;
3Amma Masarawa mutane ne ba Allah ba;
4Ga abin da Ubangiji ya faɗa mini,
5Kamar tsuntsaye masu shawagi a sama
6Ku dawo gare shi ku da kuka yi masa babban tayarwa, ya Isra’ilawa.
7Gama a wannan rana kowannenku zai ƙi gumakan azurfa da zinariya da hannuwanku masu zunubi suka yi.
8“Za a karkashe Assuriyawa da takobin da ba na yin mutum ba;
9Kagararsu za tă fāɗi saboda razana;