We Believe JesusFé, Esperança e Nova Vida

Ishaya 26

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ · hauçá

← Ishaya 25 Ishaya Ishaya 27 →

1A wannan rana za a rera wannan waƙa a ƙasar Yahuda.

2A buɗe ƙofofi

3Za ka kiyaye shi da cikakken salama

4Ku dogara ga Ubangiji,

5Yakan ƙasƙantar da waɗanda suke zama a bisa

6Ƙafafu sukan tattake ta,

7Hanyar masu adalci sumul take;

8I, Ubangiji, cikin tafiya a hanyar dokokinka,26.8 Ko kuwa hukunce-hukunce

9Raina yana marmarinka da dare;

10Ko da yake akan nuna wa mugaye alheri,

11Ya Ubangiji an ɗaga hannunka sama,

12Ubangiji ka kafa salama dominmu;

13Ya Ubangiji, Allahnmu, waɗansu iyayengiji ban da kai sun yi mulki a kanmu,

14Yanzu duk sun mutu, ba za su ƙara rayuwa ba;

15Ka fadada al’umma, ya Ubangiji;

16Ubangiji, sun zo gare ka a cikin damuwarsu;

17Kamar mace mai ciki da take gab da haihuwa

18Muna da ciki, mun yi ta murɗewa saboda zafi,

19Amma matattunka za su rayu;

20Ku tafi, mutanena, ku shiga ɗakunanku

21Duba, Ubangiji yana fitowa daga mazauninsa

← Ishaya 25 Ishaya Ishaya 27 →