We Believe JesusFé, Esperança e Nova Vida

Ishaya 22

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ · hauçá

← Ishaya 21 Ishaya Ishaya 23 →

1Abin da Allah ya faɗa game da Kwarin Wahayi.

2Ya kai gari cike da hayaniya,

3Dukan shugabanninki sun gudu gaba ɗaya;

4Saboda haka na ce, “Ƙyale ni kurum;

5Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki, yana da ranar

6Elam ya ɗauki kwari da baka,

7Kwarurukanku mafi kyau sun cika da kekunan yaƙi,

8An rurrushe kāriyar Yahuda,

9kuka ga cewa Birnin Dawuda

10Kuka ƙirga gine-gine a Urushalima

11Kuka gina matarar ruwa tsakanin katanga biyu

12Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki

13Amma duba, sai ga shi kuna farin ciki kuna kuma murna,

14Ubangiji Maɗaukaki ya bayyana wannan a kunnena cewa, “Har ranar mutuwarka ba za a yi kafarar wannan zunubi ba,” in ji mai girma Ubangiji Maɗaukaki.

15Ga abin da Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki, ya faɗa,

16Mene ne kake yi a nan kuma wa ya ba ka izini

17“Ka yi hankali, Ubangiji yana shirin ya kama ka da ƙarfi

18Zai dunƙule ka kamar ƙwallo

19Zan tumɓuke ka daga makaminka,

20“A wannan rana zan kira bawana, Eliyakim ɗan Hilkiya.

21Zan rufe shi da rigarka in kuma yi masa ɗamara in miƙa masa ikonka. Zai zama mahaifi ga waɗanda suke zama a Urushalima da kuma gidan Yahuda.

22Zan sa mabuɗin gidan Dawuda a kafaɗarsa; abin da ya buɗe ba mai rufewa, kuma abin da ya rufe ba mai buɗewa.

23Zan kafa shi kamar turke a tsayayyen wuri; zai zama mazaunin22.23 Ko kuwa kursiyi daraja domin gidan mahaifinsa.

24Dukan ɗaukakar iyalinsa za tă rataya a kansa daga ’ya’yansa da zuriyarsa har zuwa dukan ƙananan kayan aikinsa, wato, daga kwanoni har zuwa tuluna.

25“A ranan nan, in ji Ubangiji Maɗaukaki, turken da aka kafa a tsayayyen wuri zai sumɓule; za a sare shi ya fāɗi, za a kuma datse nauyin da yake rataya a kansa.” Ni Ubangiji na faɗa.

← Ishaya 21 Ishaya Ishaya 23 →