We Believe JesusFé, Esperança e Nova Vida

Ishaya 17

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ · hauçá

← Ishaya 16 Ishaya Ishaya 18 →

1Abin da Allah ya faɗa game da Damaskus.

2Za a watse a bar biranen Arower

3Birni mai katanga za tă ɓace daga Efraim,

4“A wannan rana ɗaukakar Yaƙub za tă ƙare;

5Zai zama kamar sa’ad da mai girbi ya tara hatsin da yake tsaye

6Duk da haka waɗansu kala za su ragu,

7A wannan rana mutane za su nemi Mahaliccinsu

8Ba za su dubi bagade ba,

9A wannan rana biranensu masu ƙarfi, waɗanda suka bari saboda Isra’ilawa, za su zama kamar wuraren da aka ƙyale suka zama kufai a jeji. Za su kuma zama kango.

10Kun manta da Allah Mai Cetonku;

11ko da yake a ranar kun shuka su, kuka sa su yi girma,

12Kash, ga hayaniyar al’ummai masu yawa

13Ko da yake mutane suna ruri kamar sukuwar raƙuman ruwa,

14Da yamma, sai razana ba tsammani!

← Ishaya 16 Ishaya Ishaya 18 →