1Abin da Allah ya yi magana a kan Mowab shi ne,
2Dibon ya haura zuwa haikalinta,
3A tituna sun sa tsummoki a jikunansu;
4Heshbon da Eleyale sun yi kuka da ƙarfi,
5Zuciyata ta yi kuka a kan Mowab;
6Ruwayen Nimrim sun ƙafe
7Saboda haka dukiyar da suka tara suka kuma ajiye
8Ƙugin kukansu ya kai ko’ina a iyakar Mowab;
9Ruwayen Dimon sun cika da jini,