1Ina ƙaunataccenki ya tafi,
2Ƙaunataccena ya gangara zuwa lambunsa,
3Ni na ƙaunataccena ce, ƙaunataccena kuma nawa ne;
4Ke kyakkyawa ce, ƙaunatacciyata, kamar Tirza,
5Ki kau da idanu daga gare ni;
6Haƙoranki suna kama da garken tumakin
7Kumatunki sun yi kamar rumman
8Sarauniyoyi sittin za su iya kasance a can,
9amma kurciyata, cikakkiyata, dabam take,
10Wace ce wannan da ta bayyana sai ka ce ketowar alfijir?
11Na gangara zuwa cikin itatuwan almon
12Kafin in san wani abu,
13Ki dawo, ki dawo, ya Bashulammiya;