1Ga abin da Ubangiji ya ce,
2Zan sa wuta a Mowab
3Zan hallaka mai mulkinta
4Ga abin da Ubangiji ya ce,
5Zan sa wuta a Yahuda
6Ga abin da Ubangiji ya ce,
7Sun tattake kawunan matalauta
8Suna kwanciya kurkusa da kowane bagade
9“Na hallaka mutumin Amoriyawa a gabansu,
10Na fitar da ku daga ƙasar Masar,
11“Na kuma tā da annabawa daga cikin ’ya’yanku maza
12“Amma kuka sa keɓaɓɓun suka sha ruwan inabi
13“Saboda haka, yanzu zan murƙushe ku
14Masu gudu da sauri ba za su tsira ba,
15’Yan baka ba za su iya dāgewa ba,
16Ko jarumawa mafi jaruntaka