1Ubangiji kai ne mazauninmu
2Kafin a haifi duwatsu
3Ka komar da mutane zuwa ƙura,
4Gama shekaru dubu a gabanka
5Ka share mutane cikin barcin mutuwa;
6ko da yake da safe takan yi sabuwar huda
7An cinye mu ta wurin fushinka
8Ka ajiye laifinmu a gabanka,
9Dukan kwanakinmu sun wuce ƙarƙashin fushinka;
10Tsawon kwanakinmu shekaru saba’in ne,
11Wa ya san ƙarfin fushinka?
12Ka koya mana yawan kwanakinmu daidai,
13Ka ji mu, ya Ubangiji! Har yaushe zai ci gaba?
14Ka ƙosar da mu da safe da ƙaunarka marar ƙarewa,
15Faranta mana zuciya kamar yawan kwanakin da muka sha azaba,
16Bari a nuna ayyukanka ga bayinka,
17Bari alherin shugabanmu Allah yă kasance a kanmu;