1Ku tafa hannuwanku, dukanku al’ummai;
2Ubangiji Mafi Ɗaukaka mai banmamaki ne,
3Ya rinjayi al’ummai a ƙarƙashinmu,
4Ya zaɓar mana gādonmu,
5Allah ya haura a cikin sowa ta farin ciki,
6Ku rera yabai ga Allah, ku rera yabai;
7Gama Allah shi ne Sarkin dukan duniya;
8Allah yana mulki a bisa al’ummai;
9Manyan mutanen al’ummai sun taru