1Allah ne mafakarmu da ƙarfinmu,
2Saboda haka ba za mu ji tsoro ba, ko da ƙasa ta girgiza
3ko da ruwansa suna ruri suna kumfa
4Akwai kogi mai rafuffukan da suke sa birnin Allah murna,
5Allah yana cikinta, ba za tă fāɗi ba;
6Al’ummai suna hayaniya, mulkoki sun fāɗi;
7Ubangiji Maɗaukaki yana tare da mu;
8Zo ku ga ayyukan Ubangiji,
9Ya sa yaƙoƙi suka yi tsit
10“Ku natsu ku kuma san cewa ni ne Allah;
11Ubangiji Maɗaukaki yana tare da mu;