1Ka kiyaye ni, ya Allah,
2Na ce wa Ubangiji, “Kai ne shugabana;
3Game da tsarkakan da suke cikin ƙasar kuwa,
4Baƙin ciki zai ƙaru wa waɗanda suke bin waɗansu alloli.
5Ubangiji, ka ba ni rabona da kwaf ɗin na;
6Iyakoki sun fāɗo mini a wurare masu daɗi;
7Zan yabi Ubangiji, wanda yake ba ni shawara;
8Kullum nakan sa Ubangiji a gabana.
9Saboda haka zuciyata tana murna harshena kuma yana farin ciki;
10domin ba za ka yashe ni a kabari ba,
11Ka sanar da ni hanyar rai;