We Believe JesusFé, Esperança e Nova Vida

Zabura 16

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ · hauçá

← Zabura 15 Zabura Zabura 17 →

1Ka kiyaye ni, ya Allah,

2Na ce wa Ubangiji, “Kai ne shugabana;

3Game da tsarkakan da suke cikin ƙasar kuwa,

4Baƙin ciki zai ƙaru wa waɗanda suke bin waɗansu alloli.

5Ubangiji, ka ba ni rabona da kwaf ɗin na;

6Iyakoki sun fāɗo mini a wurare masu daɗi;

7Zan yabi Ubangiji, wanda yake ba ni shawara;

8Kullum nakan sa Ubangiji a gabana.

9Saboda haka zuciyata tana murna harshena kuma yana farin ciki;

10domin ba za ka yashe ni a kabari ba,

11Ka sanar da ni hanyar rai;

← Zabura 15 Zabura Zabura 17 →