1Daga cikin zurfafa na yi kuka gare ka, ya Ubangiji;
2Ya Ubangiji, ka ji muryata.
3In kai, ya Ubangiji, za ka lissafta zunubai,
4Amma tare da kai akwai gafartawa,
5Zan jira Ubangiji, raina zai jira,
6Raina na jiran Ubangiji
7Ya Isra’ila, sa zuciya ga Ubangiji,
8Shi kansa zai fanshi Isra’ila