1Ina ƙaunar Ubangiji, gama ya ji muryata;
2Domin ya juye kunnensa gare ni,
3Igiyoyin mutuwa sun shaƙe ni,
4Sai na kira ga sunan Ubangiji na ce,
5Ubangiji mai alheri ne da kuma mai adalci;
6Ubangiji yana tsare masu tawali’u;
7Ka kwantar da hankali, ya raina,
8Gama kai, ya Ubangiji, ka ceci raina daga mutuwa,
9don in iya tafiya a gaban Ubangiji
10Na gaskata, saboda haka na ce,
11Kuma cikin rikicewana na ce,
12Yaya zan sāka wa Ubangiji
13Zan daga kwaf na ceto
14Zan cika alkawurana ga Ubangiji
15Abu mai daraja a gaban Ubangiji
16Ya Ubangiji, da gaske ni bawanka ne;
17Zan yi hadayar godiya gare ka
18Zan cika alkawurana ga Ubangiji
19a filayen gidan Ubangiji,