1Ba gare mu ba, ya Ubangiji, ba gare mu ba
2Me ya sa al’ummai suke cewa,
3Allahnmu yana a sama;
4Amma gumakansu azurfa da zinariya ne,
5Suna da bakuna, amma ba sa magana,
6suna da kunnuwa, amma ba sa ji,
7suna da hannuwa, amma ba sa iya taɓa kome,
8Masu yinsu za su zama kamar su,
9Ya gidan Isra’ila, ku dogara ga Ubangiji,
10Ya gidan Haruna, ku dogara ga Ubangiji,
11Ku da kuke tsoronsa, ku dogara ga Ubangiji,
12Ubangiji yakan tuna da mu zai kuma albarkace mu.
13zai albarkace waɗanda suke tsoron Ubangiji,
14Bari Ubangiji yă sa ku ƙaru,
15Bari Ubangiji yă albarkace ku,
16Saman sammai na Ubangiji ne,
17Ba matattu ba ne masu yabon Ubangiji,
18mu ne masu ɗaukaka Ubangiji,