1Taki ta ƙare, ke birnin mai danniya,
2Ba kya yi wa kowa biyayya,
3Sarakunanki ruri ne na zakoki,
4Annabawanki mahaukata ne
5Ubangiji da yake cikinki mai adalci ne;
6“Na daddatse al’ummai;
7Na ce wa birnin,
8Saboda haka ku jira ni,” in ji Ubangiji;
9“Sa’an nan zan tsarkake leɓunan mutanen,
10Tun daga ƙetaren rafuffukan Kush3.10 Wato, yankin Nilu na Bisa
11A wannan rana ba za ku sha kunya
12Amma zan zauna a cikinki
13Raguwar Isra’ila ba za su ƙara aikata abin da ba daidai ba,
14Ki rera, ya Diyar Sihiyona;
15Ubangiji ya ɗauke hukuncinki,
16A wannan rana za su cewa Urushalima,
17Ubangiji Allahnki yana tare da ke,
18“Zan cire taƙaici daga gare ki
19A wannan lokaci zan jijji wa
20A wannan lokaci zan tattara ku;