1Maganar Ubangiji da ta zo wa Zefaniya ɗan Kushi, ɗan Gedaliya, ɗan Amariya, ɗan Hezekiya, a zamanin Yosiya ɗan Amon sarkin Yahuda.
2“Zan hallaka kome
3“Zan hallaka mutane da dabbobi;
4“Zan miƙa hannuna gāba da Yahuda
5waɗanda suka rusuna a kan rufin ɗaki
6Waɗanda suka juya daga bin Ubangiji,
7Ku yi shiru a gaban Ubangiji Mai Iko Duka,
8“A ranar hadayar Ubangiji
9A wannan rana zan hukunta
10“A wannan rana,”
11Ku yi kururuwa, ku da kuke zaune a yankin kasuwa;1.11 Ko kuwa Turmi
12A wannan lokaci zan bincike Urushalima da fitilu
13Za a washe dukiyarsu,
14Babbar ranar Ubangiji ta yi kusa,
15Ranan nan za tă zama ranar fushi,
16rana ce ta busa ƙaho da kururuwar yaƙi
17“Zan kawo baƙin ciki a kan mutane
18Azurfarsu ko zinariyarsu