1A hannun Ubangiji zuciyar sarki kamar ruwan rafi ne
2Mutum zai yi tunani hanyoyinsa daidai suke,
3Yin abin da yake daidai da kuma nagari
4Girmankai da fariya,
5Shirye-shiryen mai aiki tuƙuru kan kai ga riba
6Dukiyar da aka samu ta wurin harshe mai yin ƙarya
7Rikicin mugaye zai yi gāba da su,
8Hanyar mai laifi karkatacciya ce,
9Gara a zauna a kusurwar rufin ɗaki
10Mugun mutum yakan zaƙu ya aikata mugunta;
11Sa’ad da aka hukunta mai ba’a marasa azanci suka yi wayo;
12Mai Adalci kan lura da gidan mugu
13In mutum ya toshe kunnuwansa ga kukan matalauci,
14Kyautar da aka yi a asirce takan kwantar da fushi,
15Sa’ad da aka yi adalci, yakan kawo farin ciki ga mai adalci
16Mutumin da ya kauce daga hanyar fahimi
17Duk mai son jin daɗi zai zama matalauci;
18Mugu kan zama abin fansa don adali,
19Gara a zauna a hamada
20A gidan mai hikima akwai wuraren ajiya na abinci da mai masu kyau,
21Duk wanda ya nemi adalci da ƙauna
22Mutum mai hikima kan fāɗa wa birnin jarumawa
23Duk wanda yake lura da bakinsa da kuma harshensa
24Mai girmankai da kuma mai fariya, “Mai ba’a” ne sunansa;
25Marmarin rago zai zama mutuwarsa,
26Dukan yini yana marmari ya sami ƙari,
27Hadayar mugaye abin ƙyama ne,
28Mai ba da shaidar ƙarya zai hallaka,
29Mugun mutum kan yi tsayin daka,
30Babu hikima, babu tunani, babu shirin
31Akan shirya doki domin ranar yaƙi,