1Ku dawo, ya Isra’ila, ga Ubangiji Allahnku.
2Ku ɗauki magana tare da ku
3Assuriya ba za su iya cece mu ba;
4“Zan gyara ɓatancinsu
5Zan zama kamar raɓa ga Isra’ila
6tohonsa za su yi girma.
7Mutane za su sāke zauna a inuwarsa.
8Efraim zai ce, me kuma zai haɗa ni da gumaka?
9Wane ne yake da hikima? Zai gane waɗannan abubuwa.