1Kaiton birni mai zub da jini,
2Ku ji karar bulala
3Mahaya dawakai sun kunno kai,
4duk saboda yawan sha’awace-sha’awacen karuwa,
5“Ina gāba da ke,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
6Zan watsa miki ƙazanta,
7Duk wanda ya gan ki zai gudu daga gare ki yana cewa,
8Kin fi Tebes3.8 Ibraniyanci Ba Amon ne
9Kush3.9 Wato, yankin Nilu na Bisa da kuma Masar su ne ƙarfinta marar iyaka;
10Duk da haka an tafi da ita
11Ke ma za ki bugu,
12Dukan kagarunki suna kama da itatuwan ɓaure
13Dubi mayaƙanki,
14Ki ja ruwa gama za a kewaye ki da yaƙi.
15A can wuta za tă cinye ki;
16Kin ƙara yawan masu kasuwancinki
17Masu tsaronki suna kama da fāri ɗango,
18Ya sarkin Assuriya, makiyayanka3.18 Ko kuwa masu mulki sun yi barci;
19Ba abin da zai warkar da rauninka;