1Sa’an nan Ayuba ya amsa,
2“Ko a yau, ina kuka mai zafi;
3Da a ce na san inda zan same shi;
4Zan kai damuwata wurinsa
5Zan nemi in san abin da zai ce mini,
6Zai yi gardama da ni da ikonsa mai girma?
7Mai adalci ne zai kawo ƙara a wurinsa,
8“Amma in na je gabas, ba ya wurin;
9Sa’ad da yake aiki a arewa, ba ni ganinsa;
10Amma ya san hanyar da nake bi;
11Ƙafafuna suna bin ƙafafunsa kurkusa;
12Ban fasa bin dokokin da ya bayar ba;
13“Amma ya tsaya shi kaɗai, kuma wa ya isa yă ja da shi?
14Yana yi mini abin da ya shirya yă yi mini,
15Shi ya sa na tsorata a gabansa;
16Allah ya sa zuciyata ta yi sanyi;
17Duk da haka duhun bai sa in yi shiru ba,