We Believe JesusFé, Esperança e Nova Vida

Ayuba 10

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ · hauçá

← Ayuba 9 Ayuba Ayuba 11 →

1“Na gaji da rayuwa;

2Zan ce wa Allah, kada ka hukunta ni,

3Kana jin daɗin ba ni wahala,

4Idanunka irin na mutum ne?

5Kwanakinka kamar na mutane ne,

6da za ka neme ni da laifi

7Ko da yake ka san ba ni da laifi,

8“Da hannuwanka ka ƙera ni, kai ka halicce ni.

9Ka tuna cewa ka mulmula ni kamar yumɓu.

10Ba kai ka zuba ni kamar madara ba,

11Ka rufe ni da tsoka da fata,

12Ka ba ni rai ka kuma yi mini alheri,

13“Amma wannan shi ne abin da ka ɓoye a zuciyarka,

14In na yi zunubi kana kallo na

15Idan ina da laifi, kaitona!

16In na ɗaga kaina, za ka neme ni kamar zaki

17Kana sāke kawo sababbin waɗanda za su ba da shaida a kaina

18“Me ya sa ka fito da ni daga cikin uwata?

19Da ma ba a halicce ni ba,

20’Yan kwanakina ba su kusa ƙarewa ba ne?

21kafin in koma inda na fito,

22zuwa ƙasa mai duhun gaske,

← Ayuba 9 Ayuba Ayuba 11 →