We Believe JesusFé, Esperança e Nova Vida

Irmiya 6

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ · hauçá

← Irmiya 5 Irmiya Irmiya 7 →

1“Ku gudu neman mafaka, mutanen Benyamin!

2Zan hallaka Diyar Sihiyona,

3Makiyaya da garkunansu za su taso mata;

4“Mu shirya don yaƙi da ita!

5Saboda haka ku tashi, bari mu fāɗa mata da dare

6Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa,

7Kamar yadda rijiya takan ba da ruwarta,

8Ki ji gargaɗi, ya Urushalima,

9Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa,

10Ga wa zan yi magana in kuma gargaɗar?

11Amma ina cike da fushin Ubangiji,

12Za a ba da gidajensu ga waɗansu,

13“Daga ƙarami zuwa babba,

14Sukan ɗaura mikin mutanena

15Suna jin kunyar halinsu na banƙyama?

16Ga abin da Ubangiji yana cewa,

17Na naɗa muku masu tsaro a kanku na kuma ce,

18Saboda haka ku, ya al’ummai;

19Ki ji, ya duniya.

20Babu riba a kawo mini turare daga Sheba

21Saboda haka ga abin da Ubangiji yana cewa,

22Ga abin da Ubangiji yana cewa,

23Suna riƙe da baka da māshi;

24Mun ji labari a kansu,

25Kada ku fita zuwa gonaki

26Ya mutanena, ku sanya tufafin makoki

27“Na maishe ka mai jarrabawar ƙarfe

28Su duka masu taurinkai ne, ’yan tawaye,

29Mazuga yana zuga da ƙarfi

30Ana ce da su azurfar da aka ƙi,

← Irmiya 5 Irmiya Irmiya 7 →