1Maganar Ubangiji wadda ta zo wurin Yowel ɗan Fetuwel.
2Ku ji wannan, ku dattawa,
3Ku faɗa wa ’ya’yanku,
4Abin da ɗango ya bari
5Ku farka, ku bugaggu, ku yi kuka!
6Wata al’umma ta mamaye ƙasata,
7Ta mayar da kuringar inabina kango
8Ku yi makoki kamar budurwa1.8 Ko kuwa yarinya
9Hadayun hatsi da hadayun sha
10Filaye sun zama marasa amfani,
11Ku fid da zuciya, ku manoma,
12Kuringar inabin ta bushe
13Ku sa tsummoki, ya firistoci, ku yi makoki;
14Ku yi shelar azumi mai tsarki;
15Kaito saboda wannan rana!
16Ba a yanke abinci
17Iri suna ta yanƙwanewa
18Ji yadda dabbobi suke nishi!
19A gare ka, ya Ubangiji, nake kira,
20Har ma namun jeji suna haki gare ka;