1Sai Ayuba ya amsa,
2“Yadda ka taimaki marar ƙarfi!
3Ka ba marar hikima shawara!
4Wane ne ya taimake ka ka yi waɗannan maganganu?
5“Matattu suna cikin azaba, waɗanda suke ƙarƙashin ruwaye
6Mutuwa tsirara take a gaban Allah;
7Ya shimfiɗa arewancin sararin sama a sarari;
8Ya naɗe ruwaye a cikin gizagizansa,
9Ya rufe fuskar wata,
10ya zāna iyakar fuskar ruwa
11Madogaran sama sun girgiza,
12Da ikonsa ya kwantar da teku;
13Da numfashinsa ya sa sararin sama ya yi kyau
14Waɗannan kaɗan ke nan daga cikin ayyukansa masu yawa.