We Believe JesusFé, Esperança e Nova Vida

Ayuba 25

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ · hauçá

← Ayuba 24 Ayuba Ayuba 26 →

1Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,

2“Mulki na Allah ne, dole a ji tsoronsa;

3Za a iya ƙirga rundunarsa?

4Ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah?

5In har wata da taurari

6mutum fa? Ai, wannan tsutsa ne, ɗan ƙwaro kawai.

← Ayuba 24 Ayuba Ayuba 26 →