1Saboda Sihiyona ba zan yi shiru ba,
2Al’ummai za su ga adalcinki,
3Za ki zama rawanin daraja a hannun Ubangiji,
4Ba za a ƙara ce da ke Yasasshiya ba,
5Kamar yadda saurayi kan auri yarinya,
6Na sa matsara a kan katangarki, ya Urushalima;
7kuma kada ku ba shi hutu sai ya kafa Urushalima
8Ubangiji ya rantse da hannunsa na dama
9amma waɗanda suka girbe shi za su ci shi
10Ku wuce, ku wuce ƙofofi!
11Ubangiji ya yi shela
12Za a ce da shi Tsattsarkar Mutane,