1Hamada da ƙeƙasasshiyar ƙasa za su yi murna;
2zai buɗu ya hudo;
3Ku ƙarfafa hannuwa marasa ƙarfi,
4ku faɗa wa waɗanda suka karai a zukata,
5Sa’an nan idanun makafi za su buɗe
6Sa’an nan guragu za su yi tsalle kamar barewa,
7Yashi mai ƙuna zai zama tafki,
8Kuma babbar hanya za tă kasance a can;
9Zaki ba zai kasance a can ba,
10kuma fansassu na Ubangiji za su komo.