We Believe JesusFé, Esperança e Nova Vida

Ishaya 2

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ · hauçá

← Ishaya 1 Ishaya Ishaya 3 →

1Ga abin da Ishaya ɗan Amoz ya gani game da Yahuda da Urushalima.

2A kwanaki masu zuwa

3Mutane da yawa za su zo su ce,

4Zai shari’anta tsakanin al’ummai

5Ki zo, ya gidan Yaƙub,

6Ka rabu da mutanenka,

7Ƙasarsu ta cika da azurfa da zinariya;

8Ƙasarsu ta cika da gumaka;

9Saboda an jawo mutum ƙasa

10Ku tafi cikin duwatsu,

11Za a ƙasƙantar da mai girman kai

12Ubangiji Maɗaukaki yana da rana ajiye

13domin dukan al’ul na Lebanon, masu tsayi da masu fariya,

14domin dukan dogayen duwatsu

15domin kowace doguwar hasumiya

16domin kowane jirgin ruwan kasuwanci2.16 Da Ibraniyanci kowane jirgin ruwan Tarshish

17Za a jawo mai girman kai ƙasa

18za a kuma kawar da gumaka ƙaƙaf.

19Mutane za su gudu zuwa kogwannin duwatsu

20A wannan rana mutane za su zubar wa

21Za su gudu zuwa kogwannin duwatsu

22Ku daina dogara ga mutum,

← Ishaya 1 Ishaya Ishaya 3 →